Lalle waɗanda ke karãtun Littãfin Allah* kuma suka tsayar da salla, kuma suka ciyar daga abin da Muka azurta su da shi, a asirce da bayyane, sunã fãtan (sãmun) wani fatauci ne wanda bã ya yin tasgaro.
____________________
   * Littattafan sama a gabãnin Annabi Muhammadu tsira da aminci su tabbata a gare shi.


الصفحة التالية
Icon