Kuma waɗanda (mazã biyu) suka je mata* daga ku, to, ku cũtar da su, sa'an nan idan sun tũba kuma suka kyautata hãlãyensu, sai ku kau da kai da ga barinsu. Lalle ne Allah Yã kasance Mai kaɓar tũba ne, Mai jin ƙai
____________________
* Maza biyu mãsu je wa alfasha su ne mãsu yin liwãɗi da jũnansu.


الصفحة التالية
Icon