Zumuntarku bã zã ta amfãne ku ba, haka kuma ɗiyanku, a Rãnar Kiyãma. (Allah) zai* rarrabe tsakãninku, kuma Allah Mai gani ne ga abin da kuke aikatãwa.
____________________
  * Ga wata ƙirã'ã zã a fassara wurin da cewa: za a rarrabe tsakãninku;.


الصفحة التالية
Icon