Lalle waɗannan mutãne*, haƙĩka, sunã cẽwa,
  * Anã nufin mutãnen zãmanin Annabi Muhammadu, tsĩra da aminci su tabbata a gare shi, waɗanda ake kiran su zuwa ga Musulunci.
— الترجمة الهوساوية
إِنَّ هَـٰٓؤُلَآءِ لَيَقُولُونَ

Lalle waɗannan mutãne, haƙĩka, sunã cẽwa,

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation