Kuma Ya sãka musu sabõda haƙurin da suka yi, da Aljanna da tufãfin alharini.
— الترجمة الهوساوية
وَجَزَىٰهُم بِمَا صَبَرُواْ جَنَّةٗ وَحَرِيرٗا

Kuma Ya sãka musu sabõda haƙurin da suka yi, da Aljanna da tufãfin alharini.

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation