"Allah bãbu abin bautãwa fãce shĩ Ubangijin* Al'arshi, mai girma."
 * Ya siffanta Allah da cewa bãbu abin bautãwa fãce Shi, dõmin ya kõre cancantar rãnã ga ibãda, da Ubangijin Al'arshi dõmin ya ɗebe girman gadon Bilkisu daga zukãta.
— الترجمة الهوساوية
ٱللَّهُ لَآ إِلَٰهَ إِلَّا هُوَ رَبُّ ٱلۡعَرۡشِ ٱلۡعَظِيمِ۩

"Allah bãbu abin bautãwa fãce shĩ Ubangijin Al'arshi, mai girma."

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation