"Allah bãbu abin bautãwa fãce shĩ Ubangijin* Al'arshi, mai girma."— الترجمة الهوساوية
* Ya siffanta Allah da cewa bãbu abin bautãwa fãce Shi, dõmin ya kõre cancantar rãnã ga ibãda, da Ubangijin Al'arshi dõmin ya ɗebe girman gadon Bilkisu daga zukãta.
— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translationٱللَّهُ لَآ إِلَٰهَ إِلَّا هُوَ رَبُّ ٱلۡعَرۡشِ ٱلۡعَظِيمِ۩"Allah bãbu abin bautãwa fãce shĩ Ubangijin Al'arshi, mai girma."