Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.
— الترجمة الهوساوية
وَرَأَيۡتَ ٱلنَّاسَ يَدۡخُلُونَ فِي دِينِ ٱللَّهِ أَفۡوَاجٗا

Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation