Kuma wadannan da suka yi ƙõƙari ga nẽman yardarMu, lalle Munã shiryar da su ga hanyõyinMu, kuma lalle Allah, tabbas, Yanã tãre da mãsu kyautatãwa (ga addĩninsu).
— الترجمة الهوساوية

Ar-Rum


الٓمٓ

A. L̃. M̃.

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation