Kuma ka sassauta fikãfikanka* ga wanda ya bĩ ka daga mũminai.
  * Ka zama mai tausayi ga mũminai waɗanda suka bĩ ka, ka yi musu kamar yadda kãzã take yi wa 'ya'yanta ƙanana a lõkacin sanyi, kõ kuwa idan zã su yi barci dõmin ta kãre su daga cũta.
— الترجمة الهوساوية
وَٱخۡفِضۡ جَنَاحَكَ لِمَنِ ٱتَّبَعَكَ مِنَ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ

Kuma ka sassauta fikãfikanka ga wanda ya bĩ ka daga mũminai.

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation