surah.translation
            .
            
                                    من تأليف: 
                                            أبو بكر محمود جومي
                                                            .
                                                
            
                                                                                                            ﰡ
                                                                                        
                    
                                                                                    Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara.
                                                                         
                                                                                                                                        
                    
                                                                                    Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.
                                                                         
                                                                                                                                        
                    
                                                                                    To, ka yi tasbihi game da gõde wa Ubangijinka, kuma ka nẽme Shi gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya kasance Mai karɓar tũba ne.