Zuriyya ce sãshensu* daga sãshe, kuma Allah Mai ji ne, Masani.
 * Sũ duka daidai suke ga mai da al'amari ga Allah.
— الترجمة الهوساوية
ذُرِّيَّةَۢ بَعۡضُهَا مِنۢ بَعۡضٖۗ وَٱللَّهُ سَمِيعٌ عَلِيمٌ

Zuriyya ce sãshensu daga sãshe, kuma Allah Mai ji ne, Masani.

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation