Kuma waɗanda suka kãfirta da ãyõyinMu, sũ ne ma'abũta shu'umci(5)
  (5) Ko kuwa waɗanda ake bai wa takardunsu da hagu, a Lãhira.
— الترجمة الهوساوية
وَٱلَّذِينَ كَفَرُواْ بِـَٔايَٰتِنَا هُمۡ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ

Kuma waɗanda suka kãfirta da ãyõyinMu, sũ ne ma'abũta shu'umci

— Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation