ترجمة معاني سورة الفيل باللغة الهوساوية من كتاب الترجمة الهوساوية
آية رقم 1
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa* ba?
* An yi Yãƙin Gĩwa shekarar haihuwar Annabi tsakãnin halaka su da haihuwarsa kwãna hamsin. Bayan shekara arba'in Annabi ya fara karantar da mutane. Ya karantar da su cikin shekara ashirin da uku, sa'an nan ya ƙaura. Bayansa da shekara hamsin waanda suka bi shi suka cinye duniya. Wannan yana nuna cewa mutane ba su samun daraja sai da riƙon addini da ilimi.
آية رقم 2
ﮕﮖﮗﮘﮙ
ﮚ
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
آية رقم 3
ﮛﮜﮝﮞ
ﮟ
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
آية رقم 4
ﮠﮡﮢﮣ
ﮤ
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
آية رقم 5
ﮥﮦﮧ
ﮨ
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?
تقدم القراءة