سورة الفجر

الترجمة الهوساوية

ترجمة معاني سورة الفجر باللغة الهوساوية من كتاب الترجمة الهوساوية

الترجمة الهوساوية

الناشر

مجمع الملك فهد

آية رقم 1
Inã rantsuwa da alfijiri.
آية رقم 3
Da (adadi na) cikã da (na) mãrã.
آية رقم 5
Ko a cikin waɗannan akwai abin rantsuwa ga mai hankali (da yake kange shi daga zunubi)?
آية رقم 7
Iramawa mãsu sakon* ƙĩrar jiki.
 * Tsawo mai ma'ana.
آية رقم 9
Da samũdãwa waɗanda suka fasa duwãtsu a cikin Wadi* suka yi gidãje)?
  * Wãdil-ƙura, sunan wuri ne kusa da Madina wajen Syria, wato Sham.
آية رقم 11
Waɗanda suka ƙẽtare iyãkarsu, a cikin garũruwa?
آية رقم 12
Sabõda haka, suka yawaita yin ɓarna a cikinsu.
آية رقم 14
Lalle ne, Ubangijinka Yana nan a mafaka.
To, amma fa mutum idan Ubangijibsa Ya jarraba shi, wãto Yã girmama shi kuma Ya yi masa ni'ima, sai ya ce: "Ubangijina Ya girmama ni."
آية رقم 18
Bã ku kwaɗaitã wa jũnanku ga (tattalin) abincin matalauci!
آية رقم 22
Kuma Ubangijinka Ya zo, alhãli malã'iku na jẽre, sahu- sahu.
آية رقم 24
Yana dinga cẽwa, "Kaitona, dã na gabatar (da aikin ƙwarai) domin rãyuwata!"
آية رقم 25
To, a rãnar nan bãbu wani mai yin azãba irin azãbar Allah.
آية رقم 28
Ka koma zuwa ga Ubangijinka, alhãli kana mai yarda (da abin da Ya ƙaddara maka a dũniya) abar yardarwa (da sakamakon da zã a ba ka a Lãhira).
آية رقم 29
Sabõbda haka, ka shiga cikin bãyiNa (mãsu bin umurui a dũniya).
آية رقم 30
Kuma ka shiga AljannaTa (a Lãhira).
تقدم القراءة