ترجمة معاني سورة الفيل باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation
ﰡ
آية رقم 1
Al-Fil
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
آية رقم 2
ﮕﮖﮗﮘﮙ
ﮚ
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
آية رقم 3
ﮛﮜﮝﮞ
ﮟ
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
آية رقم 4
ﮠﮡﮢﮣ
ﮤ
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
آية رقم 5
ﮥﮦﮧ
ﮨ
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?
تقدم القراءة