Ya ce: "To idan ka bĩ ni to kada ka tambaye ni daga kõme sai na lãbarta maka ambato* daga gare shi."
____________________
* Watau sai na gaya maka hukuncinsa da kaina, kuma na ambace shi da kaina.
____________________
* Watau sai na gaya maka hukuncinsa da kaina, kuma na ambace shi da kaina.
الترجمة الهوساوية
قَالَ فَإِنِ ٱتَّبَعۡتَنِي فَلَا تَسۡـَٔلۡنِي عَن شَيۡءٍ حَتَّىٰٓ أُحۡدِثَ لَكَ مِنۡهُ ذِكۡرٗا
Ya ce: "To idan ka bĩ ni to kada ka tambaye ni daga kõme sai na lãbarta maka ambato daga gare shi."
Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation