Kuma Ya sãka musu sabõda haƙurin da suka yi, da Aljanna da tufãfin alharini.
الترجمة الهوساوية
وَجَزَىٰهُم بِمَا صَبَرُواْ جَنَّةٗ وَحَرِيرٗا
Kuma Ya sãka musu sabõda haƙurin da suka yi, da Aljanna da tufãfin alharini.
Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation