ترجمة معاني سورة الفاتحة باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation
آية رقم 1
ﭑﭒﭓﭔ
ﭕ
Al-Fatiha
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
آية رقم 2
ﭖﭗﭘﭙ
ﭚ
Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu;
آية رقم 3
ﭛﭜ
ﭝ
Mai rahama, Mai jin ƙai;
آية رقم 4
ﭞﭟﭠ
ﭡ
Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako.
آية رقم 5
ﭢﭣﭤﭥ
ﭦ
Kai muke bauta wa, kuma Kai muke neman taimakonKa.
آية رقم 6
ﭧﭨﭩ
ﭪ
Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya.
آية رقم 7
Hanyar waɗanda Ka yi wa ni'ima, ba waɗanda aka yi wa fushi ba, kuma ba ɓatattu ba.
تقدم القراءة