ترجمة معاني سورة العلق باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

آية رقم 3

Ka yi karatu, kuma UbangiJinka shi ne Mafi karimci.
آية رقم 4

Wanda Ya sanar (da mutum) game da alƙalami.
آية رقم 6

A'aha! Lalle, ne mutum haƙĩƙa, yana girman kai (ya ƙi karatu).
آية رقم 13

Ashe, kã gani, idan (shi mai hanin) ya ƙaryata, kuma ya jũya bãya?
آية رقم 15

A'aha! Lalle ne, idan bai hanu ba, lalle ne zã Mu ja gãshin makwarkwaɗa.
آية رقم 17

Sai ya kirayi ƙungiyarsa.
آية رقم 18

Zã Mu kirayi zabaniyãwa (mala'iku mãsu girma).
آية رقم 19

A'aha kada ka bĩ shi. Kuma ka yi tawali'u, kuma ka nemi kusanta (zuwa ga Ubangijinka).
تقدم القراءة