ترجمة معاني سورة الفجر باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

آية رقم 1

Al-Fajr


Inã rantsuwa da alfijiri.
آية رقم 3

Da (adadi na) cikã da (na) mãrã.
آية رقم 5

Ko a cikin waɗannan akwai abin rantsuwa ga mai hankali (da yake kange shi daga zunubi)?
آية رقم 9

Da samũdãwa waɗanda suka fasa duwãtsu a cikin Wadi suka yi gidãje)?
آية رقم 11

Waɗanda suka ƙẽtare iyãkarsu, a cikin garũruwa?
آية رقم 12

Sabõda haka, suka yawaita yin ɓarna a cikinsu.
آية رقم 14

Lalle ne, Ubangijinka Yana nan a mafaka.

To, amma fa mutum idan Ubangijibsa Ya jarraba shi, wãto Yã girmama shi kuma Ya yi masa ni'ima, sai ya ce: "Ubangijina Ya girmama ni."
آية رقم 18

Bã ku kwaɗaitã wa jũnanku ga (tattalin) abincin matalauci!
آية رقم 22

Kuma Ubangijinka Ya zo, alhãli malã'iku na jẽre, safũ- safu.
آية رقم 24

Yana dinga cẽwa, "Kaitona, dã na gabatar (da aikin ƙwarai) domin rãyuwata!"
آية رقم 25

To, a rãnar nan bãbu wani mai yin azãba irin azãbar Allah.
آية رقم 28

Ka koma zuwa ga Ubangijinka, alhãli kana mai yarda (da abin da Ya ƙaddara maka a dũniya) abar yardarwa (da sakamakon da zã a ba ka a Lãhira).
آية رقم 29

Sabõbda haka, ka shiga cikin bãyiNa (mãsu bin umurui a dũniya).
آية رقم 30

Kuma ka shiga AljannaTa (a Lãhira).
تقدم القراءة