ترجمة معاني سورة الزلزلة باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

آية رقم 2

Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
آية رقم 4

A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
آية رقم 7

To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
تقدم القراءة