Kuma suka yi kira, "Ya Mãliku! Ubangijinka Ya kashe mu mana* " (Mãliku) ya ce: "Lalle kũ mazauna ne."
____________________
* Watau sunã neman su mutu su huta da ɗaukar aZãba.
____________________
* Watau sunã neman su mutu su huta da ɗaukar aZãba.
الترجمة الهوساوية
وَنَادَوۡاْ يَٰمَٰلِكُ لِيَقۡضِ عَلَيۡنَا رَبُّكَۖ قَالَ إِنَّكُم مَّـٰكِثُونَ
Kuma suka yi kira, "Ya Mãliku! Ubangijinka Ya kashe mu mana " (Mãliku) ya ce: "Lalle kũ mazauna ne."
Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation