ترجمة معاني سورة الشمس باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

آية رقم 1

As-Shams


Ina rantsuwa da rãnã da hantsinta.
آية رقم 8

Sa'an nan ya sanar da shi fãjircinsa da shiryuwarsa.
آية رقم 9

Lalle ne wanda ya tsarkake shi (rai) ya sãmi babban rabo.
آية رقم 10

Kuma lalle ne wanda ya turbuɗe shi (da laifi) ya tãɓe.
آية رقم 11

Samũdãwa sun ƙaryata (Annabinsu), dõmin girman kansu.
آية رقم 12

A lõkacin da mafi shaƙãwarsu ya tafi (wurin sõke rãkumar sãlihu).
آية رقم 13

Sai Manzon Allah ya gaya musu cewa: "Ina tsõratar da ku ga rãƙumar Allah da ruwan shanta!"
آية رقم 14

Sai suka ƙaryata shi, sa'an nan suka sõke ta. Sabõda haka Ubangijinsu Ya darkãke su, sabõda zunubinsu. Sa'an nan Ya daidaita ta (azãbar ga mai laifi da maras laifi).
آية رقم 15

Kuma bã ya tsõron ãƙibarta (ita halakãwar).
تقدم القراءة