Fassarar Surar An-Nasr a الهوساوية daga Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation
Verse 1
ﭱﭲﭳﭴﭵ
ﭶ
An-Nasr
Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara.
Verse 2
Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, ƙungiya-ƙungiya.
Verse 3
To, ka yi tasbihi game da gõde wa Ubangijinka, kuma ka nẽme Shi gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya kasance Mai karɓar tũba ne.
تقدم القراءة