سورة المدثر

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Fassarar Surar Al-Muddasir a الهوساوية daga Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Verse 1

Al-Muddasir


Yã wanda ya lulluɓa da mayãfi.
Verse 3

Kuma Ubangijinka, sai ka girmama Shi,
Verse 4

Kuma tutãfinka, sai ka tsarkake su,
Verse 5

Kuma gumãka, sai ka ƙaurace musu.
Verse 7

Kuma sabõda Ubangijinka? Sai ka yi haƙure
Verse 17

Zã Ni kallafa masa wahala mai hauhawa.
Verse 18

Lalle ne, Shi, yã yi tunãni, kuma yã ƙaddara (abin da zai faɗã game da Alƙur'ãni)
Verse 19

Sabõda haka, aka la'ane shi, kamar yadda ya ƙaddara.
Verse 22

Sa'an nan, ya gintse huska? kuma ya yi murtuk.
Verse 29

Mai nãcẽwa ga jiki ce (da (ƙũna).

Kuma ba Mu sanya ma'abũta wutã (wãto matsaranta) ba, fãce malã'iku, kuma ba Mu sanya adadinsu (gõma sha tara) ba, fãce dõmin fitina ga waɗanda suka kãfirta domin waɗanda aka bai wa littãfi su sãmi yaƙĩni kuma waɗanda suka yi ĩmãni su ƙãra ĩmãni, kuma waɗanda aka bai wa littãfi da mũminai bã zã su yi shakka ba, kuma domin wa ɗanda a cikin zukatansu akwai wata cuta da kãfirai su ce: "Mẽ Allah Yake nufi da wannan, ya kasance misãli?" Haka dai Allah ke ɓatar da wanda Ya so, kuma Ya shiryar da wanda ya so. Kuma bãbu wanda ya san mayãƙan Ubangijinka fãce Shi, kuma ita (wutar) ba ta kasance ba fãce wata tunãtarwa ce ga mutum.
Verse 45

"Kuma mun kasance muna kũtsãwa tãre da mãsu kũtsãwa."
Verse 54

A'aha! Lalle ne, shi (Alƙur'ãni) tunãtarwa ce.
تقدم القراءة