Fassarar Surar Al-Fil a الهوساوية daga Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation
Verse 1
Al-Fil
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
Verse 2
ﮕﮖﮗﮘﮙ
ﮚ
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
Verse 3
ﮛﮜﮝﮞ
ﮟ
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
Verse 4
ﮠﮡﮢﮣ
ﮤ
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
Verse 5
ﮥﮦﮧ
ﮨ
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?
تقدم القراءة