سورة القيامة

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Fassarar Surar Al-Kiyama a الهوساوية daga Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation


Ba haka ba! Mutum so yake, ya yi fãjirci, ya ƙaryata abin da yake a gabansa.
Verse 8

Kuma, watã ya yi husũfi (haskensa ya dushe).
Verse 15

Kuma ko da yã jẽfa uzurorinsa (bã zã a saurãre shi ba).

Kada ka mõtsar da harshenka game da shi dõmin ka yi gaugãwar riƙe shi (Alƙur'ãni).
Verse 17

Lalle ne, wãjibi ne a gare Mu, Mu tãra shi. Mu (tsare maka) karãtunsa.
Verse 20

A'aha! Bã haka ba kunã son mai gaugawar nan (duniya) ne.
Verse 21

Kunã barin ta ƙarshen (Lãhira).
Verse 24

Wasu huskõki, a rãnar nan, mãsu gintsẽwa ne.
Verse 34

Halaka tã tabbata a gare ka, sa'an nan ita ce mafi dãcewa.
Verse 35

Sa'an nan, wata halaka tã tabbata a gare ka dõmin tã fi dãce wa.

Shin, mutum nã zaton a bar shi sagaga (wãto bãbu nufin kõme game da shi)?

Sa'an nan, ya zama gudan jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, sa'an nan Ya daidaita gaɓõɓinsa;
تقدم القراءة