Fassarar Surar Al-Fil a الهوساوية daga الترجمة الهوساوية
Verse 1
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa* ba?
____________________
* An yi Yãƙin Gĩwa shekarar haihuwar Annabi tsakãnin halaka su da haihuwarsa kwãna hamsin. Bayan shekara arba'in Annabi ya fara karantar da mutane. Ya karantar da su cikin shekara ashirin da uku, sa'an nan ya ƙaura. Bayansa da shekara hamsin waanda suka bi shi suka cinye duniya. Wannan yana nuna cewa mutane ba su samun daraja sai da riƙon addini da ilimi.
____________________
* An yi Yãƙin Gĩwa shekarar haihuwar Annabi tsakãnin halaka su da haihuwarsa kwãna hamsin. Bayan shekara arba'in Annabi ya fara karantar da mutane. Ya karantar da su cikin shekara ashirin da uku, sa'an nan ya ƙaura. Bayansa da shekara hamsin waanda suka bi shi suka cinye duniya. Wannan yana nuna cewa mutane ba su samun daraja sai da riƙon addini da ilimi.
Verse 2
ﮕﮖﮗﮘﮙ
ﮚ
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
Verse 3
ﮛﮜﮝﮞ
ﮟ
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
Verse 4
ﮠﮡﮢﮣ
ﮤ
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
Verse 5
ﮥﮦﮧ
ﮨ
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?
تقدم القراءة