Fassarar Surar At-Tin a الهوساوية daga الترجمة الهوساوية
Verse 1
ﭫﭬ
ﭭ
Inã rantsuwa da Attinu da Azzaitũn.*
____________________
* Ibn Abbas ya ce: 'Attinu shi ne masallacin Nuhu a kan Judiyyi, Azzaitun Masallacin Baitil Muƙaddas.'.
____________________
* Ibn Abbas ya ce: 'Attinu shi ne masallacin Nuhu a kan Judiyyi, Azzaitun Masallacin Baitil Muƙaddas.'.
Verse 2
ﭮﭯ
ﭰ
Da Dũr Sĩnĩna.*
____________________
* Dutsen da Allah Ya yi magana da Musa a kansa. Ma'anarsa dutse mai albarka sabõda itacen da ke kansa.
____________________
* Dutsen da Allah Ya yi magana da Musa a kansa. Ma'anarsa dutse mai albarka sabõda itacen da ke kansa.
Verse 3
ﭱﭲﭳ
ﭴ
Da wannan gari* amintacce.
____________________
* Gari amintacce shi ne Makkah.
____________________
* Gari amintacce shi ne Makkah.
Verse 4
ﭵﭶﭷﭸﭹﭺ
ﭻ
Lalle ne, Mun halitta mutum a cikin mafi kyawon tsayuwa.
Verse 5
ﭼﭽﭾﭿ
ﮀ
Sa'an nan, Muka mayar da shi mafi ƙasƙantar masu rauni
Verse 6
Face waɗanda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, saboda haka suna da sakamako wanda bã ya yankewa.
Verse 7
ﮋﮌﮍﮎ
ﮏ
To, bãyan haka mẽ ya sanya ka ka ƙaryata sakamako (wanda za a yi a bãyan Tãshin ¡iyãma)?
Verse 8
ﮐﮑﮒﮓ
ﮔ
Ashe Allah bã Shi ne Mafi mãsu hukunci kyãwon hukunci ba?*
____________________
* Ana son wanda ya karanta sũrar har ƙarshe ya ce بلى ,wato na'am, Allah Ya fi kowa kyãwon hukunci.
____________________
* Ana son wanda ya karanta sũrar har ƙarshe ya ce بلى ,wato na'am, Allah Ya fi kowa kyãwon hukunci.
تقدم القراءة