Fassarar Surar Al-zalzalah a الهوساوية daga الترجمة الهوساوية
Verse 1
ﮅﮆﮇﮈ
ﮉ
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
Verse 2
ﮊﮋﮌ
ﮍ
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
Verse 3
ﮎﮏﮐﮑ
ﮒ
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
Verse 4
ﮓﮔﮕ
ﮖ
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
Verse 5
ﮗﮘﮙﮚ
ﮛ
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
Verse 6
ﮜﮝﮞﮟﮠﮡ
ﮢ
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
Verse 7
ﮣﮤﮥﮦﮧﮨ
ﮩ
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
Verse 8
ﮪﮫﮬﮭﮮﮯ
ﮰ
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.
تقدم القراءة