ترجمة معاني سورة البلد باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation

آية رقم 9

Da harshe, da leɓɓa biyu.
آية رقم 10

Kuma ba Mu shiryar da shi ga hanyõyi biyu ba?
آية رقم 12

Kuma mene ne ya sanar da kai abin da ake cẽ wa Aƙabã?
آية رقم 13

Ita ce fansar wuyan bãwa.

Sa'an nan kuma ya kasance daga waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka yi wa jũna wasiyya da yin haƙuri, kuma suka yi wa jũna wasiyya da tausayi.
تقدم القراءة