ترجمة معاني سورة القيامة باللغة الهوساوية من كتاب Abubakar Mahmoud Gumi - Hausa translation
ﰡ
آية رقم 1
ﮊﮋﮌﮍ
ﮎ
Al-Kiyama
Bã sai Nã yi rantsuwa da Rãnar ¡iyãma ba.
آية رقم 2
ﮏﮐﮑﮒ
ﮓ
Bã sai Nã yi rantsuwa da rai mai yawan zargin kansa ba.
آية رقم 3
ﮔﮕﮖﮗﮘ
ﮙ
Sin, mutum yana zaton cẽwa bã zã Mu tãra ƙasusuwansa ba?
آية رقم 4
ﮚﮛﮜﮝﮞﮟ
ﮠ
Na'am! Mãsu ĩkon yi Muke a kan Mu daidaita gaɓõɓin yãtsunsa.
آية رقم 5
ﮡﮢﮣﮤﮥ
ﮦ
Ba haka ba! Mutum so yake, ya yi fãjirci, ya ƙaryata abin da yake a gabansa.
آية رقم 6
ﮧﮨﮩﮪ
ﮫ
Yanã tambaya: "Yaushe ne Rãnar ¡iyãma?"
آية رقم 7
ﮬﮭﮮ
ﮯ
To, idan gani ya ɗimauta (ya yi ƙyalli).
آية رقم 8
ﮰﮱ
ﯓ
Kuma, watã ya yi husũfi (haskensa ya dushe).
آية رقم 9
ﯔﯕﯖ
ﯗ
Aka tãra rãnã da watã
آية رقم 10
ﯘﯙﯚﯛﯜ
ﯝ
Mutum zai ce a rãn nan "Ina wurin gudu?"
آية رقم 11
ﯞﯟﯠ
ﯡ
A'aha! bãbu mafaka.
آية رقم 12
ﯢﯣﯤﯥ
ﯦ
zuwa ga Ubangijinka wurin tabbata, a rãnar nan, yake.
آية رقم 13
ﯧﯨﯩﯪﯫﯬ
ﯭ
Ana gayã wa mutum, a rãnar nan, abin da ya gabatar da wanda ya jinkirtar.
آية رقم 14
ﯮﯯﯰﯱﯲ
ﯳ
Ba haka ba! Mutum, ga abin da ya shafi kansa, masani ne.
آية رقم 15
ﯴﯵﯶ
ﯷ
Kuma ko da yã jẽfa uzurorinsa (bã zã a saurãre shi ba).
آية رقم 16
ﯸﯹﯺﯻﯼﯽ
ﯾ
Kada ka mõtsar da harshenka game da shi dõmin ka yi gaugãwar riƙe shi (Alƙur'ãni).
آية رقم 17
ﯿﰀﰁﰂ
ﰃ
Lalle ne, wãjibi ne a gare Mu, Mu tãra shi. Mu (tsare maka) karãtunsa.
آية رقم 18
ﰄﰅﰆﰇ
ﰈ
To idan Muka karanta shi sai ka bi karatunsa.
آية رقم 19
ﰉﰊﰋﰌ
ﰍ
sa'an nan, lalle wãjibi ne a gare Mu, bayãninsa.
آية رقم 20
ﭑﭒﭓﭔ
ﭕ
A'aha! Bã haka ba kunã son mai gaugawar nan (duniya) ne.
آية رقم 21
ﭖﭗ
ﭘ
Kunã barin ta ƙarshen (Lãhira).
آية رقم 22
ﭙﭚﭛ
ﭜ
Wasu huskõki, a rãnar nan, mãsu annuri ne.
آية رقم 23
ﭝﭞﭟ
ﭠ
Zuwa ga Ubangijinsu mãsu kallo ne.
آية رقم 24
ﭡﭢﭣ
ﭤ
Wasu huskõki, a rãnar nan, mãsu gintsẽwa ne.
آية رقم 25
ﭥﭦﭧﭨﭩ
ﭪ
Sunã zaton a sako musu masĩfa mai karya tsatso.
آية رقم 26
ﭫﭬﭭﭮ
ﭯ
A'aha! Iadan (rai) ya kai ga karankarmai.
آية رقم 27
ﭰﭱﭲﭳ
ﭴ
kuma aka ce: "Wãne ne mai tawada?"
آية رقم 28
ﭵﭶﭷ
ﭸ
Kuma ya tabbata cẽwa rabuwa dai ce.
آية رقم 29
ﭹﭺﭻ
ﭼ
Kuma ƙwabri ya lauye da wani ƙwabri.
آية رقم 30
ﭽﭾﭿﮀ
ﮁ
Zuwa ga Ubangijinka, a rãnar nan, magargaɗa take.
آية رقم 31
ﮂﮃﮄﮅ
ﮆ
To, bai gaskatã ba, kuma bai yi salla ba!
آية رقم 32
ﮇﮈﮉ
ﮊ
Amma dai ya ƙaryata, kuma ya jũya baya!
آية رقم 33
ﮋﮌﮍﮎﮏ
ﮐ
Sa'an nan, ya tafi zuwa ga mutãnensa, yana tãƙama.
آية رقم 34
ﮑﮒﮓ
ﮔ
Halaka tã tabbata a gare ka, sa'an nan ita ce mafi dãcewa.
آية رقم 35
ﮕﮖﮗﮘ
ﮙ
Sa'an nan, wata halaka tã tabbata a gare ka dõmin tã fi dãce wa.
آية رقم 36
ﮚﮛﮜﮝﮞ
ﮟ
Shin, mutum nã zaton a bar shi sagaga (wãto bãbu nufin kõme game da shi)?
آية رقم 37
ﮠﮡﮢﮣﮤﮥ
ﮦ
Bai kasance iɗgo na maniyyi ba, wanda ake jefarwa (a cikin mahaifa)
آية رقم 38
ﮧﮨﮩﮪﮫ
ﮬ
Sa'an nan, ya zama gudan jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, sa'an nan Ya daidaita gaɓõɓinsa;
آية رقم 39
ﮭﮮﮯﮰﮱ
ﯓ
Sa'an nan, Ya sanya daga gare shi, nau'i biyu: namiji damace?
آية رقم 40
Ashẽ wannan bai zama Mai iko ba bisa ga rãyar da matattu?
تقدم القراءة